Advertisements
Labarin da ke shigowa da duminsa na nuna cewa al’ummar kasar Saudiyya za su cikasa watan Sha’aban yayinda aka gaza ganin jinjirin watan Ramadana a ranar Lahadi. Jaridar Akhbaru Saudiyya ta bayyana wannan sanarwa a shafinta na Tuwita.
Advertisements
ابك بعد الله الهرجة كلها في الشمس
— Sultan AL-Otaibi (@Sultan_ed1434) April 11, 2021
الهلال طور من ( القمر ) مجرد كويكب صغير يعكس ضوء الشمس
ويبقى السؤال متى تشرق شمسك يانصر 🟡