Ana Gabda Da buda Baki: Yan ta’addan Boko Haram sun dira garin Geidam,

Advertisements


Labari da dumisa: Yan ta’addan Boko Haram sun kai hari karamar hukumar Geidam, mahaifar tsohon gwamnan jihar kuma Sanata mai ci a yanzu, Ibrahim Geidam.





Mazauna garin sun bayyanawa TVCNews cewa yan bindigan sun dira garin ne da yawansu suna harbin kan mai uwa da wabi.





Saurari karin bayani…

Advertisements





Source: Legit


Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like