Mansurah Isa ta jawo hankalin mutanen Kano kan gadar karkashin kasa da Gwamnati ta gina Duba abinda tace>>>

Advertisements

Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya gina gadar wucewar mutane ta karkashin kasa.

Gadar ta dauki hankula sosai inda ake ta yabawa. A nata bangaren, tauraruwar fina-finan Hausa, kuma me taimakawa mutane, Mansurah Isah ta yaba da wannan aiki itama.

Ta kuma bayyana cewa, tana kiran banda shaye-shaye da cin zarafin mata da kwace da cakawa mutane wuka a wajan.

Advertisements

Ta kuma baiwa Gwamnati shawarar a saka jami’an tsaro da kuma wuta a wajan.

 

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like