DA DUMI-DUMINSA: Gwamnatin tarayya ta fara daukar ma’aikatan gidaya

Advertisements

Rahotannin da ke so mana yanzu haka sun tabbatar da cewa hukumar NPC zata dauki sabbin Ma’aikatan wucin gadi na Shekarar 2023, domin gudanar da aikin kidaya a gidajen da ke fadin Nijeriya baki daya.

Ku danna wannan Link din domin ganin yadda zaku 👉  https://t.co/cHJ9oY7rGG https://t.co/jY2XFjPN99

Hukumar ta bayyana haka ne a shafinta na Twitter a ranar Talata 1 ga watan Nuwamba.

Advertisements

NPC zata ta fara daukar wadannan Ma’aikatan ne a ranar 25 ga watan Oktoba na Shekarar 2022, kuma har yanzu suna ci gaba da daukar wadannan Ma’aikatan.

Ku duba wannan takardar da muka daura a saman wannan rubutun domin ganin yadda zaku cike wannan aikin.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like