Anyi kira ga Musulmi da su guji saka wannan takalmin saboda an saka sunan Allah.

Advertisements

Fitaccen Malamin Addinin Muslunci ya kirayi al’ummar Musulmi da su kauracewa sanya wannan takalmi, da yake da zane Mai yanayin sunan Allah a jikinsa.
Malamin ya bayyana haka ne a cikin wani bidiyon da yake yawo a Manhajar Tiktok
An gargadi jama’ar musulmi da su guji amfani da irin wannan takalmi duba da cewa yana ɗauke da sunan Allah da yake rubuce a kasansa ana takawa.
Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like