Babban Burina na kammala gina Gidan Yarin Kano kafin shekarar 2023 – Buhari

Advertisements

Ministan harkokin cikin gida na Najeriya Mista Ra’uf Aregbosola, ya bada tabbacin kammala aikin ginin sabon gidan gyaran Hali na Janguza dake yankin karamar hukumar Tofa, Kafin nan da karshen shekarar da muke ciki ta 2022.

Mista Aregbosola ya bada wannan tabbaci ne, lokacin ganawarsa da manaima labarai a ziyarar da ya kawo nan kano domin duba yadda aikin ginin sabon gidan gyaran halin na Janguza yake gudana.

Advertisements

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like