Kalli yadda mutane suka fara dafifi wajen buɗe rijiyar ɗanyen Mai da Buhari zai yi a Alkaleri

Advertisements

Komai ya kankama domin kaddamar da wajen hakar arzikin man fetur karo na farko a Arewacin Najeriya 
Shugaba Muhammadu Buhari da kansa zai kaddamar da wannan rijiyar arzikin mai a Alkaleri
Yanzu haka hadimin Shugaba Buhari, Bashir Ahmad tare da Ministan Sadarwa da Tattalin Arzikin Zamani, Isa Ali Pantami, sun halarci bikin bude rijiyar hakar man fetur ta Kolmani, da za a fara hakar mai.
Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like