Zulum ya yi tashar jirgin sama, domin kai wani Soja da aka yiwa rauni a filin yaƙi Asibiti

Advertisements

Gwamna Zulum na Borno ya dauka shatar jirgin sama kacokan don kai Manjo Garba Abuja ya ga likita kan raunikan da ya samu wurin yaki da Boko Haram.
Gwamnan bai tsaya nan ba, yayi watsi da tafiyarsa inda ya raka sojan har Abuja.
Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like