Zan koya maku kiwon Awaki idan na zama Gwamnan Kaduna, Cewar Ashiru Kudan

Advertisements

Dan Takarar Gwamnan Kaduna A Karkashin Jam’iyyar PDP, Ashiru Kudan ya bayyana cewa zai koyawa al’ummar sa kiwon awaki idan har ya zama Gwamnan jihar Kaduna a zaɓen shekarar 2023.
Zan Koya Muku Kiwon Jajayen Awaki Idan Kuka Zabe Ni, Akawarin Dan Takarar Gwamnan Kaduna A Karkashin Jam’iyyar PDP, Ashiru Kudan Ga Al’ummar Jihar Kaduna
Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like