Dole ne nan gaba azo da takarar Kirista da Kirista a Nijeriya, Cewar Matar Bola Tinubu

Advertisements

Uwar gidan dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, Sanata Oluremi Tinubu, ta ce nan gaba ƴan Nijeriya za su ga an haɗa tikitin takarar kirista da kirista.
Uwar gidan Tinubu ta bayyana haka ne a jiya Laraba, a yayin taron mata na kamfe ɗin shugaban ƙasa na jam’iyyar APC na Kudu maso Yamma da aka gudanar a Mobolaji Johnson Arena da ke Legas.
Me za kuce?
Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like