Yadda matasa suka yiwa Shugaban Jam’iyyar APC tumɓur a wajen taron Siyasa

Advertisements

Rahotannin da ke shigo mana yanzu sun bayyana yadda wasu matasa da ke jihar Nasarawa suka yiwa Shugaban Jam’iyyar APC Abdullahi Adamu Tumbur a wajen taron siyasa. Mai Binciken kwakwaf Mahadi Shehu ne ya bayyana wannan bidiyo a shafinsa na Twitter.
Mahadi yace “Shugaban Jamiyyar APC na kasa Abdullahi Adamu ya ga ta kansa a jiya a garin Lafiya jihar Nasarawa, inda aka yi masa tumbur a wajen wani taron siyasa.
“Wannan shi ne hausawa ke ce ma raneku  dari na barawo, rana daya ta mai kaya. Damokiradiyya ta kara kankama a Nijeriya, Cewar Mahadi Shehu.
Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like