Kalli yadda wandon Mawaƙi Ahmad Asake ya ɓarke yana tsaka da waka a ƙasar Ingila

Advertisements

Shahararren mawakin Nijeriya ya yi wasa na wakokinsa a kasar Ingila, inda yana tsaka da wakar wandonsa ya yage kamar yadda Jaridar Aminiya ta ruwaito.
Wandon fitaccen mawakin Najeriya, Ahmad Ololade, wanda aka fi sani da Asake, ya yage yana tsaka da waka kan dandali a London.
 
Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like