Budurwa yar shekara 27 da ta haifi ‘yan tara tace dukansu suna cikin koshin lafiya

Advertisements

‘Yar shekara 27 da ta haifi ‘yan tara ta bar Morocco inda ta haifi ‘ya’yan, ta koma asalin kasarta ta Mali.
An haifi yaran ne a shekarar bara, kuma dukkaninsu suna cikin koshin lafiya.
Mijinta Abdlkader ya jinjinawa Gwamnatin Mali bisa tallafa musu da take yi.
Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like