Nayi Iya Kokarina A Matsayina Na Shugaban Kasar Nijeriya – Shugaba Buhari

Advertisements

Shugaban Kasar Nijeriya, Muhammadu Buhari ya bayyana cewa ya yi iya kokarinsa a matsayinsa na Shugaban Kasar Nijeriya.

Advertisements

Shugaba Buhari ya bayyana haka ne daidai lokacin da ake kokarin kamfen din zaɓen shekarar 2023.
Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like