Advertisements
An gudanar da gasar musabakar Al-kur’ani mai girma ta ƙasa, a jihar Zamfara da ke arewacin Najeriya, inda aka samu mutane da suka yi nasara a gasar.
Hafiz Nura Abdullahi Daga Jihar Sokoto, Shine Yazo Na Daya Da Maki 97.9 Amusabakar Alkur’ani Ta Kasa Wacce Aka Gudanar A jahar Zamfara A yau
Advertisements
Wane fata kuke masa
Daga Kamal A. Rufa’i Rawaiya