FIFA ta kaddamar da Bincike kan dalilin da yasa mai dafa abinci ya rike kofin Duniya

Advertisements

 
Hukumar kwallon kafa ta Duniya FIFA ta kaddamar da bincike kan dalilin da ya sa yadda fitaccen mai dafa abinci Nusret Gokce Salt Bae ya rike kofin duniya a bikin rufe gasar cin kofin duniya ta FIFA.
A cewar rahotanni, za a dau mataki a kan ma’aikatan da suka ba shi damar yin cudanya da tawagar Argentina a filin wasan
Dokokin FIFA sun ce wadanda suka lashe gasar cin kofin duniya da shugabannin kasashe ne kadai aka amince su taba kofin a gasar cin kofin duniya, 
Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like