Jerin Jami’o’in Tarayyar Najeriya Da Suka Yi Karin Kudin Makaranta

Advertisements

Bayan gazawar kungiyar da kungiyar malaman jami’o’in Najeriya ta yi na matsawa gwamnatin tarayya ta karo kudin kula da jami’o’i, wasu fittatun jami’o’in gwamnati a Najeriya sun kara kudin makaranta.
Da dama cikin jami’o’in kasar sun sanar da karin kudi fiye da kashi 200 cikin dari wurin rajista da kudin makaranta a cewar rahoton The Punch.
Ga jerin wasu daga cikin jami’oin tarayyar da suka yi karin kudin makaranta.
Gwamnatin Tarayya ta Dutse …
Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like