Advertisements
Shamsuddin Hussaini, matashi ne ɗan shekara 22 wadda ke Anguwan Alkali cikin garin zaria city. Bayan kasancewar shi ɗan musulmai jikan musulmai hakan bata hanashi canza addini ba inda ya zabi ya koma addinin kiristanci “Christianity.”
Advertisements
Watannin baya kaɗan Shamsu yayi tafiya inda ya shafe watanni bai dawo gida ba kwatsam sai a cikin yan kwanakin nan ya dawo inda ya tabbatar wa mutane cewa ya canza addini daga Musulunci zuwa kiristanci “Christianity.”