Matashi Shamsu Hussaini Zariya ya yi ridda zuwa Kiristanci har sun bashi mata.

Advertisements

Shamsuddin Hussaini, matashi ne ɗan shekara 22 wadda ke Anguwan Alkali cikin garin zaria city. Bayan kasancewar shi ɗan musulmai jikan musulmai hakan bata hanashi canza addini ba inda ya zabi ya koma addinin kiristanci “Christianity.”

Advertisements

Watannin baya kaɗan Shamsu yayi tafiya inda ya shafe watanni bai dawo gida ba kwatsam sai a cikin yan kwanakin nan ya dawo inda ya tabbatar wa mutane cewa ya canza addini daga Musulunci zuwa kiristanci “Christianity.”

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like