Na hango PDP za ta lashe zaɓen Gwamna a jihar Katsina – Malamin addinin Kirista

Advertisements

Malamin addinin kirista kuma shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele ya yi hasashe mai yiyuwa jam’iyyar PDP ta lashMalamine zaɓen Gwamna a Katsina a shekarar 2023. 
Malamin a wata sanarwa dauke da sa hannun mai taimaka masa kan harkokin yada labarai, Osho Oluwatosin, Primate Ayodele ya gargadi jam’iyya mai mulki, APC da ta yi taka-tsan-tsan domin ya hango PDP za ta jawo abin mamaki a jihar. 
Kazalika yayi gargaɗin cewa akwai yiyuwa a samu cin amana a cikin jam’iyyar mai mulki, ta APC. 
Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like