Abun Tausayi: An kashe yan sa kai 41, a ya yin arangama da yan bindiga a jihar Katsina

Advertisements

Rundunar ‘yan sanda ta jihar Katsina ta tabbatar da mutuwar ‘yan kungiyar Sa Kai 41 biyo bayan wata arangama da suka yi da ɓarayin daji a ƙaramar hukumar Bakori ta jihar Katsina.
Kakakin rundunar SB Gambo Isah ya bayyanawa manema labarai haka a Katsina acikin wata sanarwa da rundunar ta fitar da yammacin ranar juma’a.
Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like