BIDIYO: Yadda Mataimakin Shugaban Kwamitin Kuɗi na Majalisar Wakilai ya yi bayani kan Ha’intar da CBN tayi kan talakawa

Advertisements

Mataimakin Shugaban Kwamitin Kuɗi da Harkokin Bankuna na Majalisar Wakilai ta Ƙasa Hon. Hafizu Ibrahim Kawu Tarauni ya bayyana yadda suka nuna wa Gwamnan CBN Godwin Emefele ƴatsa a Majalisa.
Hafizu Kawu ya ce, matakin CBN na ƙayyade wa’adin amfani da tsofaffin kuɗi tsauwalawa ne ga jama’a kuma ba za su amince ba.
Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like