DA ƊUMI ƊUMI: Hukumar (EFCC) ta kama wasu ‘yan Yahoo Boys guda 21 a Abuja

Advertisements

Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, a yau, 14 ga Maris, 2023, ta kama wasu mutane 21 da ake zargi da damfarar yanar gizo.
An damke su ne a unguwar Lugbe da Kubwa da ke birnin Abuja, biyo bayan samun bayanan sirri da ake zarginsu da aikatawa na zamba a yanar gizo.
Fiye da manyan wayoyin hannu guda 25, kwamfutar tafi-da-gidanka 3 da kuma motocin Mercedes CLA250 da C300 daga hannun wadanda ake zargin.
Credit: EFCC Official Facebook
Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like