YANZU-YANZU: Hukumar Sojin Nijeriya za ta sake ɗaukar Sabbin Ma’aikata na 2023

Advertisements

Rundunar sojojin kasa ta najeriya ta bayyana cewa ayau juma’a yanar gizon daukar ma’aikata ga wadanda ke da sha’awar shiga aikin sojan kasa .
An soma rijistar ne tun ranar 13 ga watan Maris zuwa 14 ga April 2023, masu sha’awar shiga su ziyarci yanar gizon nan 👉 https://recruitment.army.mil.ng/darrr
 
©Ahmed El-rufai Idris 
Kaduna State Coordinator Zumunta Youths Awareness Furum.
Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You May Also Like